An fara
kirga kuriun Zaben ‘yan majalisu da akayi a kasar Pakistan,wanda
ke da karancin tashe tashen hankula sabanin yanda ake zato a
baya.
Shugaba
Pervez Musharraf yayi kira daa sami sasantawa bayan kada tasa
kuriar a birnin Rwalpindi, a inda akai kisan gillar shugabar
‘yan adawa kuma tsohuwar firaministar fakistan wato Benazir
Bhutto a ranar 27 ga watan Disambar bara.
Zaben na
Sabuwar majalisar dokokin kasar gami data jihohi,an shirya yin
sane tun a watan daya gabata amma shirin ya sami tsaiko sabili
da kisan na Misis Bhutto.
A karshe
an rufe tashoshin kada kuriu da misalign karfe 12 agogon GMT
ainda kuma ake saran fara fitar sakamako a tsakiyardaren litinin.