Search Engine
 
 

Shafi.......................... Nijeriya ............... Afrika............... labaran duniya

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

 

Wani dan kunar bakin wake ya tarwatsa kansa a cikin wani masallaci dake yankin kudancin kasar Afghanistan da ta haddasa mutuwar mutane akalla mutun 5 cikihar da mataimakin gwamnan jihar Helman

Babban hafsan Rundunar yansanda dake lardin Muhammad Hussaini Andiwal ,ya ce dan kunar bakin wake ya tarwatsa bam din ne a lokacin da ake salla a masallaci dake garin Lashkar Gah babban lardin na Helman.

Mr Muhammad Hussaini Andiwal ya ce Limamin masallacin na daya daga cikin wadanda suka kwanta dama a harin.

Haji Ikramullah wanda lamarin ya auku a agabansa saadda yake hanyar zuwa masallacin ya ce ya ga gawarwawaki da kuma wadanda suka yi raunuka ke ihu don neman agaji a masalacin.

 
 
 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m