Wadansu
Ministoci biyu a Najeriya sun yi murabus daga mukaman su.
Hukumar
kula Tashoshin Jiragen ruwa ta birnin Houston dake jihar Texas
ta kasar Amurka zata kulla dangantaka da takwararta ta
Najeriya.
An samu
nasarar fatattakarcutar shan inna /polio daga kasar Somaliya.
Akalla
mutum guda ne ya rasu kana wasu suka samu raunuka a yayin da
wata doguwar na ura dake daga kayayyakin gini zuwa sama ta fado
a birnin Miami na kasar Amurka.