Search Engine
 
 

Shafi.......................... Nijeriya ............... Afrika............... labaran duniya

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

Tel: 234- 01- 8799428

 

Rundunar yansandan Najeriya na cikin shirin ko ta
kwana a duk fadin kasar sakamakon yanke hukunci kan
karar zaben shugaban kasa da za a yi yau a dai dai
lokacin da shugaba umaru yaradua ke ashirin barin
kasar zuwa kasar sin.
Kotun musamman mai sauraren kararrakin zabe zata bayar
da hukunci akan ko zaben yaradua na kan kaida ko kuma
a a .
Shugaban kamfanin sarrafaalbarkatun manfetur na kasa a
najeriya 9NNPC] Alhaji Abubakar Yaradua ya fada a
Abuja babban birnin Najeriya cewar a cikin makon nan
da muke ciki in Allah ya yarda matatar Man fetur ta
kasa da ke Kaduna arewa maso yammacin Najeriya za ta
cigaba da aiki.
Tun a cikin watan Fabrairun  shekara ta 2006 matatarta
tsaya cik bayan taannaati da bututun dake tura danyen
uwa Kaduna


 
 
 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m