Bincika
 

Shafi

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

Tel: 234- 01- 8799428

Ofishin kula da samar da ayyukan bunkasa walwalar jama a na Najeriya,wanda aka fi sani da ofishin bin matakan da suka dace,ya bayyan cewa ya rigaya ya amince da mika tsabar kudi fiye da dalar Amurka miliyan dubu biyar da miliyan biyar dan biyan yan kwangilar da suka gudanar da ayyukansu na makamashin wutar lantarki a kasar a tsakanin shekara ta 2003 zuwa ta 2007. 

Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya David Mark yayi Allahwadai da yadda harkar samar da wutar lantarki take tabarbarewa a kasar 

Can a Abuja fadar gwamnatin Najeriya ne shugaban majalisar ya yi wannan furuci ,a yayin wani taron bita kan harkar yin doka da bukatar samar da dokar makamashin Nukiliya a kasar.

 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m