Hausa Archive

 
Search Engine
 
 

Shafi.......................... Nijeriya ............... Afrika............... labaran duniya

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

 

Sabon kudirin doka da zai goyi bayan sake tsare tsare a fanning albarkatun mai da iskar gas zaa mikashi ga majalisar dokokin kasa cikin gaggawa.

Shugaban Najeriya Umar Musa Yar’aduwa ya bayyana haka sailin babban taron baje kolin albarkatun mai da iskar gas a Abuja babban birnin kasar.

Shugaba yar’aduwa ya gano cewa, Najeriya a matsayinta dake kan gaba da albarkatun mai da iskar gas a duniya,akwai bukatar ta zamo cikin jerin takwarorinta na kasashen duniya

A dukkan matakan da suka kamata.

Har ila yau ya bayyana cewa yin hakan zai taimaka matuka.

 wajan inganta aikace aikacen fannin. 

Daga karshe shugaban ya duba albarkatun mai dana iskargas wadanda aka baje kolinsu a babban dakin taro na kasa da kasa dake Abuja babban birnin Najeriya.

 

 
 
 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m