19/02/2008
22/02/2008
Gwamnatin Najeriya zata fitar da sabon kudirin doka dazai bada dammar sabbin tsaretsare a fannin albarkatun mai dana iskar gas domin samun cigaba akasar.
26/02/2008
Rundunar yansandan Nigeria ta karfafa matakan tsaro
sakamakon yanke hukunci kan zaben shugaban kasa da
kotu za ta yi a yau
28/02/2008
Shugaban Najeriya Alhaji Umaru Musa Yar Aduwa ya yaba wa abokan hamayyarsa game da daga daraja damukaradiya da suka yi ta hanyar daukaka kara a kotun koli.
05/03/2008
Hukumar kula da makamashin Niukiliya a Nijeriya ta fara bayar da horo ga Jamianta.
An karrama wasu dalibai biyu yan Nijeriya saboda ficen da suka yi.
06/03/08
10/03/08
Nijeriya ta hade da sauran mambobi a Kungiyar Kasashe masu magana da harshen Ingilishi
wato Kwamanwel domin shagalin tunawa da ranar kungiyar, a daidai lokacin da Majalisar dinkin duniya da Tarayyar Turai E.U. ke duba irin ci gaba da kasar ta yi game da inganta harkokin muhalli da samar da ruwa.
14/03/08
Majalisar dokokin Nijeriya ta bayyana alhininta dangane da gazawar fanin lantarki a kasar
18/03/08
Ministan kula da aikin gona da albarkatun ruwa a Nijeriya Dr Sayyadi Abba Ruma ya yi
bayani ga taron manema labaru game da ranar ruwa ta duniya.
Kotun sauraron kararrakin zabe a yankin kudu maso yammacin Nijeriya ta amince da Zaben gwamnan jihar Oyo Cif Adebayo Alao-Akala.
19/03/08
Alummomin Najeriya na cigaba da yin kira domin a sake matsa lamba wajen gudanar da bincike bisa rashin samun ingantacciyar lantarki a kasar.
20/03/08
A DAI DAI LOKACIN DA NIJERIYA TAKE KOKARIN GANIN TA KAWAR DA KOKWANTO KAN BATUN JAGORANCIN KWAMITIN MAJALISAR DINKIN DUNIYA, ZIMBABWE TA YI WATSI DA ZATON AIKATA ALMUNDAHANAN DA AKA CE TAYI A ZABEN KASAR.
24/03/08
Shugaban Nijeriya Alhaji Umar Musa Yar adua ya yi kira ga yan’ kasarsa da a ko da yaushe su kasance masu juriya kana da dogaro da kai.
25/03/08
Maikatan gwamnatin tarayyar Najeriya da aka sallama daga aiki fiye da dubu goma sha biyar za su karbi kudadensu na sallama.
Matatar Man Fetur Ta Garin Kaduna zata fara aiki a
cikin makon da muke ciki
Wata mummunar guguwa ta lalata gidaje 500 tare da kashe mutun guda a ksar Mozambik.
Majalisar dattawan Nijeriya za ta yi bincike kan sayar da kaddarorin mallakar kasa da tsohuwar gwamnatin kasar ta yi.
Gwamnatin Burtaniya ta kare dalilin korar yan kasar Zimbabwe daga kasarta.
Shugaba Robert Mugabe na kasar Zumbabuwe ya zargi jam’iyun adawa da yunkurin cin amanar kasa.
An kawo karshen zanga-zangar da matan Laberiya ke yi a kasar Ghana.
Tattaunawar rikicin kasar kenya ta yi tsamari
Wani likitan sojoi ya rasa ransa sakamakon wani harin
kunar bakin wake a kasar Pakistan
Kungiyar Tarayyar Turai ta ci tarar wani kamfanin na’ura mai
kwakwalwa na kasar Amurka.
Ana cigaba da samun karuwar mutanen da suka rasa kwanta dama bayan wata fashewar bam da ta auku a kasar Iraki.
SHUGABAN KUWAITI YA RUSHE MAJALISAR DOKOKIN KASAR A INDA KUMA YA BUKACI DA A GUDANAR DA SABON ZABE A KASAR.
Jagoran Falasdinawa ya amince da ci gaba da batun tattauna zaman lafiya da Israila.
Kasar Rasha ta mika bukatar tallafi ga sabiyawan kosovo.
Home | Contact | VON | Contact Us | Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE