Bincika
 

Shafi

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

Tel: 234- 01- 8799428

Hukumar lafiya ta Duniya (WHO) ta bayyana cewa an samu nasarar fatattakar cutar shan inna ko kuma polio daga kasar Somaliya, a sakamakon rashin samun wani rahotan bullar cutar a cikin shekara guda da ta gabata. 

Hukumar ta (WHO) ta bayyan lamarin a matsayin wata Babbar nasara wadda aka cimma ta gami da taimakon mutan yan bada agaji da yawan su yakai dubu goma.

 

 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m