Bincika
 

Shafi

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

Tel: 234- 01- 8799428

Daruruwan mata ‘yan asalin kasar Laberiya dake zaune a Ghana sunyi watsi da zaman makwanni biyar na nuna kin amincewar su da shirin komawa gida. 

Matan sun kawo karshen wannan kin amincewa a sansanin Buduburan dake tsakiyar kasar bayan da jakadan Laberiya ya kai masu ziyara.

An nuna kin amincewar ne da nufin nuna kin amincewa da shirin nuna rashin goyon baya ga shirin majalisar dinkin duniya na bada dalar Amirka dari daya ga kowannansu domin su koma gida Laberiya.

A karshen makon daya gabata dai an maida mazaje goma sha shida zuwa birnin na Monrobiya

Kazalika jakadan kasar tasu dai yayi masu alkawarin mika dukkanin bukatunsu ga mahukuntan kasar Ghana dana majalisar dinkin duniya.

 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m