Bincika
 

Shafi

Barka da zuwa Muryar Nijeriya ............................ Sashen Hausa

Turo E-Mail

Tel: 234- 01- 8799428

 

Shugaban  Kuwaiti ya rushe majalisar dokokin kasar  a daidai lokacin da kasar ke fama da rikice rikicen siyasa  lamarin da yayi sanadiyyar   saukar ‘yan majalisar zartarwar kasar baki daya.

A ranar 17 ga watan Mayu ne ake saran zaa sake sabon zabe a kasar

wacce keda albarkatun mai.

Sheikh Sabbah ya ambata hakan bayan wata gajeriyar ziyara zuwa kasar Morocco  da nufin kawo karshen  wannan takaddama.

 

Home | Contact | VON | Contact Us | archive
Webmaster@voiceofnigeria.org :Change Password :VON Staff Sign Up
Copyright© 2007. All Rights Reserved Voice Of Nigeria. Developed by: VON ON-LINE

7255KHz 41m; 9690KHz 31m; 11770KHz 25m; 15120KHz  19m